Yadda Wata Yarinya Yar Faransa Mai Shekara 14 Ta Haddace Alqur’ani Mai Girma A Cikin Wata Hudu

Yadda wata yarinya yar Faransa mai shekara 14 ta haddace alqur’ani mai girma a cikin wata hudu.

Yadda wata yarinya yar Faransa mai shekara 14 ta haddace alqur’ani mai girma a cikin wata hudu.

Yarinya ta zaunane a garin Zairya dake jihar Kaduna inda aka sanyata a wata makarantar islamiyya inda a kullun wannan yarinya mai suna fatima musa ta dinga haddace shafi takwas a kowace rana ta duniya.

Wanda hakan ya bata damar haddace Alqur’anin a wata hudu, tuni da aka gudanar saukar Alqur’anin a makatar da yarinyar tayi sauka,

Allah ya kara basira

See also  Innalilahi Wa’inna ilaihi Raji’un Kalli Yadda Yan bindiga suka kaiwa zababben Dan Majalisar dokoki na Jihar Binuwe hari.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *