IKON ALLAH SAI KALLO WATA MATA TA HAIFI ‘YA’YA 19 A RANA DAYA KUMA DUK SUNA CIKIN KOSHIN LAFIYA TIRKASHI
November 2, 2022
IKON ALLAH SAI KALLO WATA MATA TA HAIFI ‘YA’YA 19 A RANA DAYA KUMA DUK SUNA CIKIN KOSHIN LAFIYA TIRKASHI
BUDE WANNAN
Ikon allah sai kallo wata Mata mai suna Halima Cisse mai shekaru 25 yar asalin kasar Mali ta haife jarirai tara a rana guda wanda lamarin ya firgita likitoci da masu karbar haihuwar ta.
Gwamnatin kasar Mali itace ta dauki nauyin Halima inda aka tura ta kasar Maroko domin kulawa daga wajen kwararrun likitoci wanda mijinta ya nuna farin cikinsa a wata tattaunawa da yai da BBC.
SHIGA NAN