IKON ALLAH SAI KALLO WATA MATA TA HAIFI ‘YA’YA 19 A RANA DAYA KUMA DUK SUNA CIKIN KOSHIN LAFIYA TIRKASHI

IKON ALLAH SAI KALLO WATA MATA TA HAIFI ‘YA’YA 19 A RANA DAYA KUMA DUK SUNA CIKIN KOSHIN LAFIYA TIRKASHI

BUDE WANNAN

Ikon allah sai kallo wata Mata mai suna Halima Cisse mai shekaru 25 yar asalin kasar Mali ta haife jarirai tara a rana guda wanda lamarin ya firgita likitoci da masu karbar haihuwar ta. 

Gwamnatin kasar Mali itace ta dauki nauyin Halima inda aka tura ta kasar Maroko domin kulawa daga wajen kwararrun likitoci wanda mijinta ya nuna farin cikinsa a wata tattaunawa da yai da BBC. 

SHIGA NAN


See also  Da Dumi Dumi Yanzu Yanzu Manyan Malaman Jahar Kano Sun Bada Umarnin Dole Ne A Zaɓi Dr Nasiru Yusuf gawuna..

Add a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *