Allahu Akbar! Kalli Yadda Wani Yaro Dan Maiduguri Ya Gina Masallacin Makka Da Dakin Kabah

Wani karamin yaro dan shekara 15 mai suna Aji Bukar Haziki ya gina makamancin masallacin Makkah da dakin Kabah a garin Maiduguri kamar yadda majiyar amihad.com ta tabbatar a wannan rana.

Yaron dai ya dauki lokaci yanayin wannan babban aiki wanda ya burge mutane matuka.

kalli bidiyon 👇👇👇👇👇👇👇👇


See also  Sani Liya-Liya Mai WaÆ™ar Sambisa Ya Zage Rarara Tatas Acikin Sabuwar WaÆ™ar Sa Rarara Ya Taro Mach Ga Yadda Rarara Ya Fara Sauraren WaÆ™ar

Add a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *