To fa: Yadda Wani Matashi Ya Kamu Da Son Matar Bello Turji

To fa: Yadda Wani Matashi Ya Kamu Da Son Matar Bello Turji

Wani matashi mai suna Nura Salis ya bayyana cewa ya kamu da son matar gawurtaccen ɗan bindigar da ya addabi jihohin da suka hada da Zamfara, Sokoto, Katsina, Bello Turji tun lokacin da ya ga hotunan ta na suan yawo a kafofin sada zumunta na facebook.

Matashin mai suna Nura ya ce ya kamu da matar dan tawaye Bello Turji tsananin kamuwa, domin tun lokacin da yaga hoton ta yaji cewar tabbas ya kamu da kaunar ta.

Saboda haka matashi Nura ya yi mata addu’a shiriya tare da fatan ganin ta dawo cikin gari don samun damar yin soyayya da irin su ba yan tawaye ba.

LOKUTAN AMSAR ADDU’A

Don Allah ko bazaka karanta ba katura a groups saboda Al’umma su Amfanq da kai

Kowanne lokaci idan mutum yayi addu’a Allah yana karba.

Sai dai Ubangiji cikin baiwarsa

da falalarsa ya ke’banci wasu

lokuta ya sanya musu albarka

da baiwa fiye da sauran lokutai..

Wadannan lokutan sun hada da:

DAREN JUMA’A: Wato ranar

alhamis da dare, da kuma

wunin jumu’ar. Ma’aikin Allah

(alaihis salam) yace “babu wani

bawa wanda zai dace yana addu’a acikinta fache sai Allah

ya amsa masa”.

. WATAN RAMADHAN: gaba

dayansa lokaci ne na amsar

addu’a.

LAILATUL QADARI: Shima

lokacin amsar addu’a ne.

See also  Babban Asiri Ya Tonu! Gaskiyar Dalilin Dayasa Aka Cire Aisha Najamu A Cikin Shirin Izzar So

Add a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *