Fati Washa Ta Bayyana Auren Ta Da Masoyinta Bayan Da Aka…

Fitacciyar jaruma a masana’antar kannywood Fatima Abdullahi wadda akafi sani da Fati Washa ta bayyana Auren ta da masoyin ta.

Jarumar tayi wannan hasashen ne a shafin ta na sada zumunta na Instagram,inda ta hada da wallafa kyawawan hotunan ta wanda sukayi matukar jan hankalin masoyan ta.

See also  Babbar Magana Yanzu Yanzu Kalli Video Yadda Dauda Kahutu Rarara Ya Yiwa Abba Gida Gida Sabuwar waka..

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *