May 15, 2024

Idan baku manta ba babban malamin addini shekh Pantami yana daya daga cikin manyan malaman addini wanda ake dasu a fadin duniya bama nijeriya ba kadai wannan babban malami ya koka bayan cin karo da yake da wasu bidiyoyin musulmai hausawa a online da suke daurawa.

DAGAI BIDIYON

Malam yana cewa “Yara suna tsalle suna nuna tsaraicin jikin su a online ana kallo kuma a gidan iyayen su suke wannan, shi uba yana tunanin yarinyarsa ta waye, shin wutar da ake magana wasa ce, shin kuma tunanin Allah yana wasa damu ne.”

Malam yana cewa “Yara suna tsalle suna nuna tsaraicin jikin su a online ana kallo kuma a gidan iyayen su suke wannan, shi uba yana tunanin yarinyarsa ta waye, shin wutar da ake magana wasa ce, shin kuma tunanin Allah yana wasa damu ne.”

Wannan itace takaitacciyar nasiha da malam yayi kan irin lalatar da shigar yan wuta da matan wannan zamani suke iyayen su na kallo kuru kuru, a matsayin yaransu sun waye.

A cikin maganar sa yayi amfani da kuma ganin wutar nan wasa ce, ma’ana bakuyi imani da akwai wuta ba kuma duk wanda baiyi imani da abinda Allah yace akwai ba, shi ba musulmi bane yana amsa sunan musulunci ne kawai.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *